Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 91 sun kamu da Coronavirus ranar Lahadi

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 91 sun kamu da Coronavirus ranar Lahadi

Cibiyar hana yaduwar cututtuka a Najeriya watau NCDC ta sanar da samun karin mutane 91 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Lahadi, 26 ga Afrilu, 2020.

Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane tis'in da daya (91) sun kamu da #COVID19"

43-Lagos

8-Sokoto

6-Taraba

5-Kaduna

5-Gombe

3-Ondo

3-FCT

3-Edo

3-Oyo

3-Rivers

3-Bauchi

2-Osun

1-Akwa Ibom

1-Bayelsa

1-Ebonyi

1-Kebbi

A dai-dai karfe 11:50 na daren 26 ga Afrilu, mutane 1273 suka kamu da cutar COVID-19 a Najeriya

An sallami: 239

An samu mutuwa: 40

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng