Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)

Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)

Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane 51 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Alhamis, 17 ga Afrilu, 2020.

Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane hamsin da daya (51) sun kamu da #COVID19;

32 a Lagos

2 a Katsina

6 a Kano

1 a Ekiti

5 a Kwara

2 a Oyo

2 Abuja

Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)
Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)
Asali: Facebook

A misalin karfe 10:10 na daren 17 ga Afrilu, jihohi 19 da birnin tarayya Abuja aka samu bullar cutar, ga adadin mutanen da aka samu a jihohin:

Lagos- 283

FCT- 69

Kano- 27

Osun- 20

Edo- 15

Oyo- 15

Ogun- 10

Kwara- 9

Katsina- 9

Bauchi- 6

Kaduna- 6

Akwa Ibom- 6

Delta- 4

Ondo- 3

Ekiti- 3

Enugu- 2

Rivers-2

Niger- 2

Benue- 1

Anambra- 1

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng