Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)

Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)

Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane 51 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Alhamis, 17 ga Afrilu, 2020.

Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane hamsin da daya (51) sun kamu da #COVID19;

32 a Lagos

2 a Katsina

6 a Kano

1 a Ekiti

5 a Kwara

2 a Oyo

2 Abuja

Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)
Yanzu-yanzu: Mutane 51 suka kamu da Coronavirus yau (kalli jerin)
Asali: Facebook

A misalin karfe 10:10 na daren 17 ga Afrilu, jihohi 19 da birnin tarayya Abuja aka samu bullar cutar, ga adadin mutanen da aka samu a jihohin:

Lagos- 283

FCT- 69

Kano- 27

Osun- 20

Edo- 15

Oyo- 15

Ogun- 10

Kwara- 9

Katsina- 9

Bauchi- 6

Kaduna- 6

Akwa Ibom- 6

Delta- 4

Ondo- 3

Ekiti- 3

Enugu- 2

Rivers-2

Niger- 2

Benue- 1

Anambra- 1

Asali: Legit.ng

Online view pixel