Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)

Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)

Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin Ministan kiwon lafiya, Osagie Ehenire da Dirakta Janar na hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya Chikwe Ihekweazu, a fadar shugaban kasa, Aso Villa.

Sun ziyarcesa ranar Asabar ne domin bayyana mai halin da Najeriya ke ciki game da annobar cutar Coronavirus.

Mun kawo muku rahoton cewa Buhari ya koma aiki ofishinsa ranar Laraba kafin aka yi mata feshi ranar Alhamis.

Ba shiga ofis ranar Alhamis da Juma'a ba, yana zaune a gida.

Ana kyautata zaton zai koma aiki ofis makon gobe amma babu tabbacin ranar.

Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)
Shugaban NCDC (Hotuna)
Asali: UGC

Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)
Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)
Asali: UGC

Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)
Yanzu-yanzu: Buhari ya karbi bakuncin Ministan Lafiya da Shugaban NCDC (Hotuna)
Asali: UGC

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng