Rusau: Jama'ar jihar Kaduna sun yi wa El-Rufai ihun 'Bama yi', 'Bama so' (Bidiyo)

Rusau: Jama'ar jihar Kaduna sun yi wa El-Rufai ihun 'Bama yi', 'Bama so' (Bidiyo)

Jama'ar jihar Kaduna sun yi wa Gwamna Nasiru El-Rufai ihun Bama yi, bama so. Kamar yadda bidiyon ya bayyana, gwamnan ya ziyarci inda aka rushe ne a jihar.

Bidiyon dai ya bayyana motocin tawagar gwamnan ne da farko kafin jama'a da ihunsu ya biyo baya kamar yadda jaridar Sahara Reporters suka ruwaito.

DUBA WANNAN: Babu gudu, babu ja da baya a niyyarmu ta fita daga jam'iyyar APC - Tsohon gwamna

Karin bayani na nan tafe...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng