Kotun kolin Najeriya ta hallara domin yanke hukunci kan bukatar sake duba shariar zaben gwamnan jihar Zamfara tsakanin bangarorin APC biyu a jihar.
Shugaban Alkalan Najeriya, Tanko Muhammad, ke jagorantan kwamitin Alkalan da zasu gabatar da shariar.
Ku kasance tare da mu....