Yanzu-yanzu: Kotun koli ta zauna kan sake duba shariar jihar Zamfara

Yanzu-yanzu: Kotun koli ta zauna kan sake duba shariar jihar Zamfara

Kotun kolin Najeriya ta hallara domin yanke hukunci kan bukatar sake duba shariar zaben gwamnan jihar Zamfara tsakanin bangarorin APC biyu a jihar.

Shugaban Alkalan Najeriya, Tanko Muhammad, ke jagorantan kwamitin Alkalan da zasu gabatar da shariar.

Ku kasance tare da mu....

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng