Dan sarkin Kano, Aminu Sanusi zai angonce; kalli zafafan hotunansa da amaryar da zai aura
Dan mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, Aminu Sanusi, na shirin angincewa yayinda ya watsa zafafan hotunan kansa da amaryar da zai aura a sashen Instagram.
Yayinda ya daura hotunan a yammacin jiya, Aminu ya siffanta a matsayin zinariyarsa.
Yace: “Babu wani abu da suna mata mara aibi ko aure mara aibi…Abinda kawai ya kamata mu bukata shine mata mai fahimta da karamta miji. Daga karshe, na samu zinariyata saboda haka, ina gabatar muku da sabuwar gimbiyar Kano, Fulani Zainab Ali Bashir.”
Sanarwa: Shafin Naij.com Hausa shine yanzu ya koma Legit.ng Hausa, don inganta muku zafafan labarai dama kayatarwa
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng
Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com
Asali: Legit.ng