Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya ta sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya ta sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)

Rundunar sojin Najeriya sun sanar da karbar manyan makamai masu tarin yawa da suka siyo a lokutan baya wadanda za su yi anfani da su wajen tabbatuwar samuwar tsaro a cikin kasa.

Wannan dai na kunshe ne a cikin wani rubutu da rundunar ta wallafa a shafin ta na dandalin sadarwar zamani tare kuma da hotunan makaman da ta siyo.

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Asali: Facebook

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Asali: Facebook

Legit.ng Hausa haka zalika dai ta samu cewa a cikin sanawar da rundunar sojin ta wallafa bata fadi daga inda makaman suka taho ba.

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Asali: Facebook

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Asali: Facebook

Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Saboda tsaro: Rundunar sojin Najeriya sawo makamai masu tarin yawa (Hotuna)
Asali: Facebook

Idan dai mai karatu bai manta ba rundunar sojin ta Najeriya yanzu haka ta rarraba dakarunta a jahohi daban daban inda suke aikin tabbatar da zaman tafiya da kuma kwantar da tarzoma.

A wani labarin kuma, Jami'an 'yan sandan Najeriya shiyyar Abuja, babban birnin tarayya sun sanar da samun nasarar cafke akalla 'yan shi'a almajiran Malam Zakzaky sakamakon artabu da dauki-ba-dadin da suke ta yi da su a ranar Talata.

Kwamishin 'yan sandan Bala Ciroma shine ya bayyana hakan a lokacin da yake gabatar da wadanda suka kama din ga manema labarai a hedikwatar su dake a garin Abuja.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://web.facebook.com/legitnghausa?_rdc=1&_rdr

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng