Kalli hotunan yadda sabon jakadan UAE a Najeriya ya mikawa Buhari takardar kama aiki cikin salo

Kalli hotunan yadda sabon jakadan UAE a Najeriya ya mikawa Buhari takardar kama aiki cikin salo

Sabon jakandan Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE), Fahad Obaid Al Taffag ya mika wasikar fara aiki a matsayin Ambassada a Najeriya ga Shugaba Muhammadu Buhari yayin wata fareti da aka shirya domin tarbarsa a Fadar Aso Rock da ke Abuja.

Jaridar Legit.ng ta samu wannan rahoto ne daga shafin sada ra’ayi da zumunta na Twitter mallakin ofishin jakadancin Hadaddiyar Daular Larabawa a Najeriya @UAEEmbassyNGR.

An yiwa Al Taffag kayatacen faretin soji kana daga baya a mikawa shugaba Muhammadu Buhari takardun sheda da kama aiki.

Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Asali: Twitter

Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Asali: Twitter

Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Asali: Facebook

Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Buhari ya karbi sabon jakandan UAE Fahad Obaid Al Taffag
Asali: Facebook

DUBA WANNAN: An hana ni takara a PDP don na ki amince ayi lalata da ni - Fati Gombe

A wani rahoton Legit.ng ta kawo muku cewar gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya gana da shugabanin hukumomin tsaro a jiharsa domin yin bita kan matakan da za a dauka game da rikicin da ya barke a jihar a ranar Alhamis wadda ya yi sanadiyar rasu rayyuka da dukiyoyi a jihar.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164