An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)

An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)

- An bawa daliban da suka fi kwazo a kowanne aji kyautar akuya

- Wannan taimako ne daga Ora Goat Project

- Sunyi hakan ne don tallafawa yaran gurin biyan kudin makaranta

An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
Asali: Facebook

Wasu dalibai sun ciyowa Nageria kyautar Azurfa a wata gasa. Sun ciyo lambar azurfar ne a kasar Argentina. Hukumar makarantar zataci gaba da goyawa dalibanta baya don su cimma abunda suka Sanya a gaba.

Jami'ar FUTA ta kasance cikin farin ciki bayan sun sami labari cewa daliban su da aka tura su wakilci Nageria da Afurika sun ciyo musu lambar azurfa.

Sun ciyo azurfar ne a wasan motsa jiki na matasa daya gudana a Buenos Aires dake Argentina a shekarar 2018.

Alaba Akintola dalibin da yake karantar Agricultural engineering shine yazo na biyu a gasar.

An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
Asali: Facebook

Mai magana da yawun hukumar makarantar ya bayyana cewa hukumar makarantar zata cigaba da bawa daliban nata goyan bayan don samun abunda suka sanya a gaba.

Dalibin dai ya wakilci Nageria a wata gasa da akayi a kasar Ghana inda ya samo mata lambar Zinare wannan ce ta bashi damar wakiltar Nageria a wannan gasar.

An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
An baiwa wadanda suka ci jarrabawar makaranta kyautar akuyoyi (Hotuna)
Asali: Facebook

Daliban da suka fi kowa kwazo na makarantar Noziri da firamare ta Santa Mary da ke Nibo, a jihar Anambra sun samu kyautar akuyoyi.

DUBA WANNAN: An bada lasisin tace mai kafin Dangote ya kawo babbar

An ba kowanne dalibi da ya dau na daya a kowane aji tun daga aji daya zuwa aji shida. Kyautar tazo ne daga Ora Goat Project.

Kamar yanda suka ce, sun bada kyautar ne don habaka halin jin kai a yaran da kuma tallafa musu gurin biyan kudin makarantar su Idan akuyoyin sun fara hayayyafa.

Sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa damu.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng

Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.naij.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng