Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar

Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar

- Guguwar gyaran dabi'a da halayya ta kada a jihar Borno

- Yanzu haka dai ajalin cacar NaijaBet yazo a jihar Borno

Gwamnan jihar Borno Alhaji Kashim Shettima ya umarci da a kori dillalan nan masu gudanar da cacar NaijaBet a fadin jihar gaba daya.

Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar
Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar

Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin gabatar da wani jawabi a lokacin da ake gudanar da taron karawa juna sani da hukumar gidan radiyo da Talabijin mallakar jihar wato BRTV ya shirya karo na 14 a yau Lahadi.

KU KARANTA: An nada sabbin Dagatai 77 a jihar Kaduna

Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar
Azumin Ramadan: Gwamnatin Borno ta kori dandalin cacar NaijaBet daga jihar

Da yawa daga cikin Mutanen jihar sun yaba bisa daukar wannan mataki da gwamna Shettima yayi.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel