Fitaccen malamin addini a jihar Bauchi ya yi hadari tare da iyalansa

Fitaccen malamin addini a jihar Bauchi ya yi hadari tare da iyalansa

- Shahararren malamin addinin Musulunci na jihar Bauchi yayi hadari

- Yayi hatsarin ne tare da iyalansa

- Babu wanda ya rasa ransa a hatsari sai dai sun jikkata

Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa babban Malamin sunnan nan na jihar Bauchi Dr Mansur Isa Yelwa ya hatsarin tare da iyalansa.

Zuwa yanzu dai bincike ya nuna cewa babu wamda ya rasu, amma an jikkata.

Fitaccen malamin addini a jihar Bauchi ya yi hadari tare da iyalansa (hotuna)
Fitaccen malamin addini a jihar Bauchi ya yi hadari tare da iyalansa

Muna yi masa fatan samun lafiya daga shi har iyalan nasa.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng